Ministan harkokin wajen kasar Rasha

IQNA

Tehran (IQNA) Ministan harkokin wajen kasar Rasha ya bayyana damuwarsa kan shirin kungiyar ISIS na kara yawan ayyukanta da kuma fadada ta'addanci zuwa kasashen tsakiyar Asiya.
Lambar Labari: 3487113    Ranar Watsawa : 2022/04/01